iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, wasu ‘yan banga da ake sa ran jami’an tsaron masarautar Bahrain ne sun kai farmaki da bindigogi a kan masu zaman dirshan a kofar gidan Ayatollah Isa Kasim.
Lambar Labari: 3481173    Ranar Watsawa : 2017/01/26